Headlines

NAFDAC ta kwace jabun magunguna na N20m a kasuwar Zariya

NAFDAC ta kwace jabun magunguna na N20m a kasuwar Zariya

Magungunan sun hada da wadanda aka tanadar don raba wa ‘yan gudun hijira kyauta a jihar da wadanda akan bai wa mata masu nakuda da sauransu. ...

Kotu ta yi watsi da karar da aka shigar da Tinubu kan amfani da takardun bogi

Kotu ta yi watsi da karar da aka shigar da Tinubu kan amfani da takardun bogi

Kotu ta ce karar da Jam’iyyar AA ta shigar kan Tinubu shisshige ne da kuma tsoma baki cikin matsalar cikin gidan wata jam’iyya. ...

IMF ya amince ya ba kasar Ghana rancen $3bn

IMF ya amince ya ba kasar Ghana rancen $3bn

Ana sa ran kudaden su taimaka wajen farfado da tattalin arzikin kasar ...

Kotu ta yanke wa matasa 4 hukuncin kisa ta hanyar rataya a Ekiti

Kotu ta yanke wa matasa 4 hukuncin kisa ta hanyar rataya a Ekiti

Kotu ta ce ta yanke wa matasan hukuncin kisa ta hanyar rataya ne bayan da ta same su da aikata fashi da makami. ...

Martanin APC ga Atiku: Jam’iyyarka ce ta kyankyashe Boko Haram

Martanin APC ga Atiku: Jam’iyyarka ce ta kyankyashe Boko Haram

Lai ya ce Atiku ya daina nuna kamar bai san komai ba domin kuwa, jam’iyyarsu PDP ce ta kyankyashe Boko Haram a Najeriya. ...