Headlines

Gyaran Dokar Zabe: Ba a Tuntube mu ba —CJ

Gyaran Dokar Zabe: Ba a Tuntube mu ba —CJ

Alkalin Alkalan Kotun Tarayya John Tsoho ya ce majalisar dokoki ba ta tuntube su ba kafin sabunta dokar zabe ta 2022. ...

Jirgin yaki ya yi wa ’yan bindiga luguden wuta a Kaduna

Jirgin yaki ya yi wa ’yan bindiga luguden wuta a Kaduna

Sun kuma lalata gidan wani kasurgumin dan bindiga mai suna Alhaji Lawan, sai dai bai yi cikakken bayani ko an kashe dan bindigar ba. ...

Zan kawo karshen ’yan bindiga cikin kankanin lokaci —Tinubu

Zan kawo karshen ’yan bindiga cikin kankanin lokaci —Tinubu

Tinubu ya kai ziyara Birnin Gwari duk da kaurin sunan yankin wajen hare-haren ’yan bindiga… ...

Shehu Giant: Shugaban PDP na Kaduna ta Tsakiya ya rasu

Shehu Giant: Shugaban PDP na Kaduna ta Tsakiya ya rasu

A safiyar Talata ce Allah Ya yi wa Shehu Giant, tsohon Shugaban Karamar Hukumar Kaduna ta Arewa ne, cikawa a Asibitin Sojoji na 44 da ke Kaduna. ...

An Cafke ’Yan IPOB Da Suka Kai Hari Ofishin INEC A Imo

An Cafke ’Yan IPOB Da Suka Kai Hari Ofishin INEC A Imo

A safiyar Litinin maharan suka kai kutsa ofishin suka kashe mutane suka cinna wa ginin wuta ...