Headlines

Tanka ta murƙushe mutum 5 a Gombe

Tanka ta murƙushe mutum 5 a Gombe

Binciken da aka gudanar ya nuna hatsarin ya faru ne sakamakon tuƙin ganganci daga ɓangaren direban ƙaramar motar. ...

CAF ta soma bincike kan hargitsin da aka samu a wasan Najeriya da Algeria

CAF ta soma bincike kan hargitsin da aka samu a wasan Najeriya da Algeria

CAF tana kuma binciken wasu abubuwan da suka faru a wasan da aka buga tsakanin Morocco da Kamaru. ...

Jami’in DSS ya sace ’yata ya mayar da ita Kirista —Malam Abdulhadi

Jami’in DSS ya sace ’yata ya mayar da ita Kirista —Malam Abdulhadi

Ifeanyi da sace Walida, ya tursasa mata sauya addini, da kuma yi mata jerin cin zarafi na lalata har da ya kai ga samun ciki har ta haifi yaro ...

An jibge motocin yaƙi a Gidan Gwamnatin Kano

An jibge motocin yaƙi a Gidan Gwamnatin Kano

An jibge ƙarin jami’an tsaro a gidan Gwamnatin Jihar Kano a safiyar Litinin a yayin da ake dakon sauya sheƙar Gwamna Abba Kabir Yusuf  ...

NAJERIYA A YAU: Waiwaye Kan Yadda Jam’iyyun Siyasa Suka Kafu A Jamhuriya Ta Huɗu

NAJERIYA A YAU: Waiwaye Kan Yadda Jam’iyyun Siyasa Suka Kafu A Jamhuriya Ta Huɗu

Yadda aka yi da kafa jam’iyyun siyasa na farko a Jamhuriya ta huɗu a Najeriya. ...