Headlines

NAJERIYA A YAU: Yadda Ake Sayen Zaman Lafiya A Arewa

NAJERIYA A YAU: Yadda Ake Sayen Zaman Lafiya A Arewa

Yadda ’yan Arewa ke karo-karon miliyoyin kudi su bai wa ’yan bindiga domin su bar su su zauna lafiya. ...

’Yan Majalisa Sun Ba wa Hammata Iska A Senegal

’Yan Majalisa Sun Ba wa Hammata Iska A Senegal

’Yan majlisa a kasar Senegal sun dambace kan zargin wani babban malamin Musulunci da ke goyon bayan jam’iyyar adawa. ...

‘Ku Ilmantar Da Mata Muhimmancin zaben ’Yan Takara Nagari’

‘Ku Ilmantar Da Mata Muhimmancin zaben ’Yan Takara Nagari’

Majalisar Kungiyoyin Mata ta Najeriya (NCWS) ta ce wayar da kan mata kan zaben ’yan takarar da suka cancanta a zaben 2023 na da matukar muhimmaci. Shu ...

Sojoji sun cafke ‘yan bindiga 5, sun kwato N20m a Katsina 

Sojoji sun cafke ‘yan bindiga 5, sun kwato N20m a Katsina 

Sojojin sun kwato muggan makamai a hannun ‘yan bindigar. ...

Badakala: An Daure Tsohon Shugaban Jami’a Shekaru 35

Badakala: An Daure Tsohon Shugaban Jami’a Shekaru 35

Wata Babbar Kotun Tarayya ta daure tsohon Shugaban Jami’ar Tarayya ta Gusau, Farfesa Magaji Garba shekaru 35 kan laifin almundahanar Naira miliyan 260 ...