Headlines

Kasuwancin zobe ya kai ni ƙasashen waje

Kasuwancin zobe ya kai ni ƙasashen waje

Wannnan kasuwanci na zurfa kasuwanci ne da ya fara shi tun shekarar 1999, kuma tun daga wancan lokaci babu abin da yake tattare da wannan kasuwancin s ...

Dorinar ruwa ta talauta al’ummar Daɗin-kowa

Dorinar ruwa ta talauta al’ummar Daɗin-kowa

Barnar dorinar ta kai wani mataki da ke barazana ga ci-gaba da tsaro da walwalar al’umma a yankin, inda dubban iyalai ke rayuwa cikin fargaba ...

’Yan sanda sun ceto mutum 3, sun kama wasu 6 kan zargin satar mutane a Nasarawa

’Yan sanda sun ceto mutum 3, sun kama wasu 6 kan zargin satar mutane a Nasarawa

Rundunar ta ce za ta gurfanar da waɗanda ake zargin zuwa kotu da zarar ta kammala bincike. ...

Na gamsu ana kashe Musulmai a Najeriya — Trump 

Na gamsu ana kashe Musulmai a Najeriya — Trump 

Sai dai duk da haka Trump ya ce an fi kashe Kiristoci sama da Musulmai a Najeriya. ...

Ban taɓa cewa zan tsaya takarar shugaban ƙasa a 2027 ba – Datti Baba-Ahmed

Ban taɓa cewa zan tsaya takarar shugaban ƙasa a 2027 ba – Datti Baba-Ahmed

Tsohon ɗan takarar mataimakin shugaban ƙasa na jam’iyyar LP, Datti Baba-Ahmed, ya karyata rahotannin da ke cewa zai tsaya takarar shugaban ƙasa a zaɓe ...