Headlines

Takardun da ake neman bayani kan N2.2bn sun bace —Minisan Shari’a

Takardun da ake neman bayani kan N2.2bn sun bace —Minisan Shari’a

Ma’aikatar ta ce ta nemi takardun ko kasa ko sama ta rasa su ...

Buhari ya kaddamar da sabbin takardun kudi

Buhari ya kaddamar da sabbin takardun kudi

Buhari ya kaddamar da sabbin takardun N200, N500 da kuma N1,000 ne kafin fara taron Majalisar Zartawa ta Tarayya a Fadar Shugaban Kasa. ...

Hako man Kolmani: Bauchi da Gombe sun kulla kawancen aiki

Hako man Kolmani: Bauchi da Gombe sun kulla kawancen aiki

Aikin hako mai a Kolmani shi ne irinsa na farko da zai gudana a yankin da ma Arewacin Najeriya baki daya. ...

An kama shugaban makaranta kan yi wa yarinya fyade a Adamawa

An kama shugaban makaranta kan yi wa yarinya fyade a Adamawa

Wanda ake zargin mataimakin shugaban wata makaranta ne, kuma ya yaudari yarin ya dauke ta zuwa wani kangon gini ne ya yi lalata da ita. ...

Mun kammala bincike kan fasa kurkukun Kuje — Aregbesola

Mun kammala bincike kan fasa kurkukun Kuje — Aregbesola

Sai dai ya ce har yanzu akwai fursunoni da dama da ake nema ...