Zazzabin Lassa ya hallaka mutum 4 a jihar Nasarawa
Mutum huɗu, ciki har da mata masu juna biyu, sun rasu sakamakon zazzabin Lassa da ake zargi ya ɓarke a karamar hukumar Awe ta jihar Nasarawa. ...
Mutum huɗu, ciki har da mata masu juna biyu, sun rasu sakamakon zazzabin Lassa da ake zargi ya ɓarke a karamar hukumar Awe ta jihar Nasarawa. ...
Majalisar Dokokin ta zargi gwamnan da mataimakiyar da aikata wasu manyan laifuka da suka shafi cin hanci da rashawa. ...
Gwamnan ya yi musu maraba da sauya sheƙa zuwa jami’yyar APC. ...
Da farko Dangote ya shigar da ƙarar ne inda ua zargi tsohon shugaban hukumar da yin sama da faɗi da kuɗin gwamnati. ...
Lokaci da yadda ya kamata ‘yan siyasa su fara fafutukar neman amincewar al’umma a siyasance. ...