Headlines

An sake kwaso karin ‘yan Najeriya 159 daga Libya 

An sake kwaso karin ‘yan Najeriya 159 daga Libya 

Wadanda aka kwaso sun iso gida Najeriya da yammacin ranar Talata. ...

Majalisar Kano ta amince da karin N55bn a kasafin kudin 2022 

Majalisar Kano ta amince da karin N55bn a kasafin kudin 2022 

Majalisar ta dage zamanta har zuwa ranar 19 ga watan Disamba. ...

Kurtu ya yi tatul da giya ya kashe Birgediya Janar a bariki

Kurtu ya yi tatul da giya ya kashe Birgediya Janar a bariki

Da farko mun hango wannan Soja cikin motarsa a guje yana ta tangal-tangal ya wuce mu. ...

Ukraine ce ta harbo mana makami mai linzami — Gwamnatin Poland

Ukraine ce ta harbo mana makami mai linzami — Gwamnatin Poland

Laifin ya rataya ne a kan Rasha saboda hare-haren da take kaiwa Ukraine. ...

An yi gwanjon kwallon da Maradona ya ci da hannu kan $2m

An yi gwanjon kwallon da Maradona ya ci da hannu kan $2m

Kafin yanzu aka kiyasta cewa farashinta zai kai fam miliyan 3. ...