IAR ta ƙirƙiro sabon taki mai rahusa ga manoma
Cibiyar Binciken Aikin Gona ta Jami’ar Ahmadu Bello da ke Zariya (IAR) ta gabatar da sabbin nau’ukan takin zamanin da ta ƙirƙiro masu rahusa. ...
Cibiyar Binciken Aikin Gona ta Jami’ar Ahmadu Bello da ke Zariya (IAR) ta gabatar da sabbin nau’ukan takin zamanin da ta ƙirƙiro masu rahusa. ...
Gwamnatin mulkin soja ta Burkina Faso ta ce ta dakile shirin kashe shugaban ƙasar, Kyaftin Ibrahim Traore, da kuma shirin tayar da hankalin ƙasar. ...
Yanzu haka rundunar na gudanar da bincike domin gano musababbin abin da ya haddasa rushewar katangar. ...
’Yan bindiga a daren Litinin sun kai hari a kan wasu al’ummomi na Karamar Hukumar Malumfashi a Jihar Katsina, inda suka kashe mutane takwas tare da yi ...
Aƙalla ’yan Najeriya miliyan 141 ne ake hasashen za su kasance cikin talauci a bana, a cewar wani rahoto da ya yi nazarin tattalin arzikin kasar a 202 ...