2023: ‘Harin’ da aka kai wa ayarin Atiku a Borno ya yamutsa hazo
Atiku da PDP sun hakikance cewa ’yan dabar Jam’iyyar APC sun kai musu hari, a yayin da ’yan sanda ke cewa taron jam’iyyar ya gudana cikin luman ...
Atiku da PDP sun hakikance cewa ’yan dabar Jam’iyyar APC sun kai musu hari, a yayin da ’yan sanda ke cewa taron jam’iyyar ya gudana cikin luman ...
Al’ummar unguwar Mista Ali da ke Karamar Hukumar Bassa ta Jihar Filato sun koka kan yawaitar ayyukan ’yan fashi da masu garkuwa da mutane a yankin. ...
Bisa ga al’ada ta gasar duk kasar da za ta karbi bakunci, ta kan tsara na ta dan aljanin. ...
An cafke mutum biyar kan satar injinan ban-ruwa da kayan noma na N11m, mallakin Kungiyar Manoman Shinkafa ta Najeriya (RIFAN) a Jihar Kebbi ...
Mota makare da yashi ta kwace, ta auka garejin gyaran motoci inda ta kashe mutum shida ...