Kotu za ta yanke hukunci kan belin Malami ranar 7 ga Janairu
Mai shari’a Emeka Nwite ya tsayar da ranar ne bayan da ya amsa bahasi daga lauyoyin masu karewa da masu gabatar da ƙara a kan lamarin. ...
Mai shari’a Emeka Nwite ya tsayar da ranar ne bayan da ya amsa bahasi daga lauyoyin masu karewa da masu gabatar da ƙara a kan lamarin. ...
Gwamnatin ya rufe makarantun ne biyo bayan sace ɗalibai da ‘yan bindiga suka yi a jihar. ...
Dakarun rundunar haɗin gwiwa (JTF) sun yi nasarar dakile yunkurin ’yan bindiga na kai hari kan wasu al’ummomi a ƙaramar hukumar Shanono ta Jihar Kano ...
Ma’aikatan jinya da unguwar zoma a Jihar Kaduna sun yi barazanar shiga yajin aiki saboda kin jinkirta kara musu matsayi da hukumomin lafiya suka yi ts ...
Ƙungiyar ’Yan Jarida ta Ƙasa da Ƙasa (IFJ) ta ce jimillar ’yan jarida 128 aka kashe a fadin duniya a shekarar 2025, kuma fiye da rabinsu a yankin Gaba ...