An kai hari fadar Basarake an yi garkuwa Sarki da ɗansa
An yi zargin wasu gungun ’yan bindiga kimanin 8 ne suka kutsa cikin fadar da misalin karfe 8 na dare, inda suka yi ta harbe-harbe da neman ganin sarki ...
An yi zargin wasu gungun ’yan bindiga kimanin 8 ne suka kutsa cikin fadar da misalin karfe 8 na dare, inda suka yi ta harbe-harbe da neman ganin sarki ...
A ranar Alhamis, Zohran Mamdani ya zama magajin garin New York City na farko da aka taba rantsarwa da Alƙur’ani. ...
Wani hatsarin tirela ya yi sanadiyyar mutuwar fasinja ɗaya tare da jikkatar wasu 87 a kan hanyar Potiskum–Azare da ke cikin ƙaramar hukumar Potiskum a ...
Kamfanin Man Fetur na Ƙasa (NNPC) ya bayyana cin ribar Naira biliyan 502 a watan Nuwamba 2025, duk da raguwar samar da danyen mai a watan. ...
Aƙalla manoma bakwai ne suka rasa rayukansu a wani sabon hari da aka kai kauyen Bum na gundumar Vwang da ke ƙaramar hukumar Jos ta Kudu a Jihar Filato ...