Headlines

’Yan bindiga sun sace tsohon ɗan majalisar Ogun a masallaci

’Yan bindiga sun sace tsohon ɗan majalisar Ogun a masallaci

’Yan bindiga sun sace tsohon ɗan majalisar jihar Ogun, Moruf Musa, a Ibiade da ke ƙaramar hukumar Ogun Waterside ta jihar ranar Talata. ...

Uwar jam’iyyar NNPP ta soke dakatar da Dungurawa daga shugabancinta a Kano

Uwar jam’iyyar NNPP ta soke dakatar da Dungurawa daga shugabancinta a Kano

Kwamitin Zartarwar jam’iyyar NNPP ya yi watsi tare da soke korar da aka yi wa shugaban jam’iyyar na jihar Kano, Hashimu Dungurawa, inda ya ce matakin ...

Shugaban mulkin sojan Guinea, Doumbouya, ya lashe zaben Shugaban Ƙasar

Shugaban mulkin sojan Guinea, Doumbouya, ya lashe zaben Shugaban Ƙasar

Shugaban mulkin soja na ƙasar Guinea, Mamady Doumbouya, ya lashe zaɓen shugaban kasar da kaso 86.72 cikin 100. ...

Kwastam ta kama fatar jakuna 718 a Bauchi

Kwastam ta kama fatar jakuna 718 a Bauchi

Hukumar Kwastam ta Najeriya shiyyar Bauchi, ta ce ta kama fatar jakuna 718 da kudinsu ya haura Naira miliyan 24, da ake zargin ana kokarin fitar da su ...

Mun kama ɗan ƙunar baƙin wake, mun ƙwato bindigogin AK-47 189 – Sojoji

Mun kama ɗan ƙunar baƙin wake, mun ƙwato bindigogin AK-47 189 – Sojoji

Dakarun rundunar Operation Hadin Kai sun samu nasarar kama wanda ake zargin dan kunar bakin wake ne a jihar Borno tare da kama kayan da ake shirin amf ...