Headlines

DAGA LARABA: Dalilan Da Suka Sa Matan Wannan Zamanin Ba Sa Son Talaka

DAGA LARABA: Dalilan Da Suka Sa Matan Wannan Zamanin Ba Sa Son Talaka

Ko wadanne dalilai ne ke sa mata zabin masu kudi a duk lokacin da aka zo batun aure? ...

Jam’iyyar NNPP ta naɗa Shugaban Riƙo a Kano

Jam’iyyar NNPP ta naɗa Shugaban Riƙo a Kano

Kwamitin Zartaswa na jam’iyyar ne ya sanar da naɗin Abdullahi Abiya a wani taron gaggawa a ranar Talata. ...

Ranar Alhamis dokar haraji za ta fara aiki — Tinubu

Ranar Alhamis dokar haraji za ta fara aiki — Tinubu

Tinubu ya yi watsi da zargin cewa an yi sauye-sauye ga dokokin harajin, don haka za su fara aiki kamar yadda aka tsara a ranar Alhamis, 1 ga Janairu, ...

’Yan ta’adda sun kashe mutum 30, sun tashi kauyuka 21 a Kogi

’Yan ta’adda sun kashe mutum 30, sun tashi kauyuka 21 a Kogi

Ana kai wa manoma hari a gonakinsu; ana yin garkuwa da matafiya a kan manyan hanyoyi; mata, yara da tsofaffi suna gudun hijira ...

Tinubu ya nada jami’in EFCC a matsayin Daraktan Gurfanarwa na Tarayya

Tinubu ya nada jami’in EFCC a matsayin Daraktan Gurfanarwa na Tarayya

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya amince da naɗin Rotimi Oyedepo, SAN, daga hukumar EFCC a matsayin Daraktan Gurfanarwa a Ma’aikatar Shari’a ta Tarayya. ...