Headlines

’Yan bindiga sun kashe mutum 4 sun sace 10 a Zamfara

’Yan bindiga sun kashe mutum 4 sun sace 10 a Zamfara

“An kira salla a masallatai domin sanar da jama’a su fito da makamai su kare kansu, kuma jama’a sun amsa kiran.” ...

Jagoran ’yan bindiga a Taraba da Benue ya shiga hannun sojoji

Jagoran ’yan bindiga a Taraba da Benue ya shiga hannun sojoji

Sojojin sun kama wani fitaccen shugaban ’yan bindiga da ya daɗe yana addabar al’ummomi da matafiya a kan hanyar Binuwai zuwa Taraba. ...

NNPP ta sake zaɓen Ajuji Ahmed a matsayin shugaban Jam’iyya na ƙasa

NNPP ta sake zaɓen Ajuji Ahmed a matsayin shugaban Jam’iyya na ƙasa

Jam’iyyar NNPP ta sake zaɓen shugabanta na ƙasa, Ajuji Ahmed, tare da sauran mambobin Kwamitin Gudanarwa na Ƙasa ...

Kirsimeti: Ba za mu lamunci karin kuɗin mota na zalunci ba —FCCPC

Kirsimeti: Ba za mu lamunci karin kuɗin mota na zalunci ba —FCCPC

Hukumar Kare Gasa da Masu Amfani da Kaya ta Ƙasa (FCCPC) ta gargaɗi direbobi da kamfanonin sufuri cewa za ta hukunta duk wani karin kuɗi na zalunci ko ...

Sojoji sun biya Sakkwatawa diyyar harin jirgin yaƙi

Sojoji sun biya Sakkwatawa diyyar harin jirgin yaƙi

Sojoji sun biya diyya ga waɗanda harin jirgin yaƙi ya shafa a Sakkwato  ...