Headlines

DSS ta gurfanar da ɗan ta’addan da ya kashe masu ibada a Kogi

DSS ta gurfanar da ɗan ta’addan da ya kashe masu ibada a Kogi

Kotun ta ɗage shari’ar tare da umartar DSS ta ci gaba da tsare wanda ake zargin. ...

Tinubu ya isa Maiduguri don ƙaddamar da ayyuka da halartar ɗaurin aure

Tinubu ya isa Maiduguri don ƙaddamar da ayyuka da halartar ɗaurin aure

An tsaurara tsaro a faɗin birnin yayin da Shugaba Tinubu ya saura. ...

Gobarar Kasuwar Gombe: Gidauniya ta ba da tallafin N10m 

Gobarar Kasuwar Gombe: Gidauniya ta ba da tallafin N10m 

’Yan kasuwar sun kuma yi kira ga Gwamnatin Jihar Gombe da ta samar da cibiyar kashe gobara a cikin kasuwar domin kauce wa sake aukuwar irin wannan lam ...

Kungiyar Wasan Ƙwallon Dawakin Katsina ta zaɓi sabbin shugabanni

Kungiyar Wasan Ƙwallon Dawakin Katsina ta zaɓi sabbin shugabanni

Ƙungiyar Wasan Ƙwallon Dawaki ta ta zaɓi sabbin shugabanninta a Jihar Katsina. ...

Majalisa ta kara yawan kuɗin yaƙin neman zaɓen ’yan takarar shugabancin kasa zuwa N10bn

Majalisa ta kara yawan kuɗin yaƙin neman zaɓen ’yan takarar shugabancin kasa zuwa N10bn

Majalisar Wakilai ta amince da ƙara yawan kuɗin yaƙin neman zaɓe da ’yan takarar shugaban ƙasa za su kashe daga Naira biliyan biyar zuwa biliyan 10. ...