Headlines

Tinubu ya gana da shugabannin ƙwadago kan zanga-zangar rashin tsaro

Tinubu ya gana da shugabannin ƙwadago kan zanga-zangar rashin tsaro

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya tattauna da shugabannin ƙwadago a ranar Talata kan zanga-zangar ƙasa da suka shirya, yayin da ake ci gaba da ƙoƙari ...

Najeriya ta samu gibin tiriliyan 30 a kuɗin shigar da ta yi hasashen samu a 2025 – Minista

Najeriya ta samu gibin tiriliyan 30 a kuɗin shigar da ta yi hasashen samu a 2025 – Minista

Ministan Kuɗi Wale Edun, ya bayyana a ranar Talata cewa Gwamnatin Tarayya ta yi asarar kuɗaɗen shiga mai yawa a shekarar kuɗi ta 2025. ...

DAGA LARABA: Yadda Ragin Farashin Man Fetur Zai Shafi Rayuwar ‘Yan Najeriya

DAGA LARABA: Yadda Ragin Farashin Man Fetur Zai Shafi Rayuwar ‘Yan Najeriya

Ta wadanne hanyoyi ne rage farashin man fetur a Najeriya zai yi tasiri ga rayuwar ‘yan Najeriya? ...

Dan ƙunar baƙin wake ya ya kashe sojoji 5 a Borno

Dan ƙunar baƙin wake ya ya kashe sojoji 5 a Borno

Wani dan ƙunar baƙin wake ya tarwatsa bam, inda ya halaka sojoji biyar a garin Pulka da ke karamar hukumar Gwoza a jihar Borno. ...

’Yan bindiga sun yi garkuwa da Fulani a Kogi

’Yan bindiga sun yi garkuwa da Fulani a Kogi

An ce mutane da dama ne aka tafi da su zuwa maboyar miyagun da ke cikin dazukan yankin. ...