Headlines

Zargin Dangote: Za mu binciki Shugaban NMDPRA — ICPC

Zargin Dangote: Za mu binciki Shugaban NMDPRA — ICPC

Hukumar ICPC ta ce za ta fara bincike nan take kan zargin rashawa da ake yi wa Shugaban Hukumar NMDPRA, Farouk Ahmed ...

Zazzabin Lassa ta kashe mutum 1, wasu 11 na jinya a Gombe

Zazzabin Lassa ta kashe mutum 1, wasu 11 na jinya a Gombe

“An kula da marasa lafiyar a Gombe, amma asalin zazzabin daga Taraba ya fito. An mayar da lambar EPID zuwa Jihar Taraba,” in ji shi. ...

Ganduje ya janye shirin kafa ‘sabuwar Hisbah’ a Kano

Ganduje ya janye shirin kafa ‘sabuwar Hisbah’ a Kano

Tsohon Gwamnan Kano, Abdullahi Ganduje, ya dakatar da shirinsa na kafa rundunar Hisbah mai zaman kanta a jihar. ...

Yarinya ta mutu, mai ciki ta haihu a hannun ’yan ta’adda a Neja

Yarinya ta mutu, mai ciki ta haihu a hannun ’yan ta’adda a Neja

Rahotanni sun ce yarinyar ta rasu ne sakamakon wata cuta da ba a bayyana ba, bayan sun shafe sama da watanni biyu a hannun ’yan ta’adda. ...

Rikicin Dangote da Shugaban NMDPRA ya dauki sabon salo

Rikicin Dangote da Shugaban NMDPRA ya dauki sabon salo

Dangote ya bukaci a binciki Babban Daraktan NMDPRA, Injiniya Farouk Ahmed, inda ya yi ikirarin cewa an bayar da lasisin shigo da kusan lita biliyan 7. ...