Gwamnatin Kano ta haramta kafa hukumar Hisbah mai zaman kanta
Gwamnatin ta ce za ga gurfanar da duk wanda ke da hannu wajen ƙoƙarin kafa sabuwar Hisbah a jihar. ...
Gwamnatin ta ce za ga gurfanar da duk wanda ke da hannu wajen ƙoƙarin kafa sabuwar Hisbah a jihar. ...
Slot wanda ya samu saɓani da Salah kan ajiye shi a benci a wasanni uku a jere, ya ce yana da yaƙinin cewa, Salah zai ci gaba da bugawa ƙungiyar wasa ...
Sabbin shugabannin sun yi alƙawarin samar da ci gaba gabanin babban zaɓen 2027. ...
“Ni mai goyon bayan wa’adi ɗaya ne ga gwamnoni domin abin takaicin mun dawo kan batutuwan siyasa, komai na Najeriya cike yake da siyasa, ...
Sojojin sun ƙwato wasu makamai da maharan suka zubar bayan sun tsere. ...