Headlines

Kotun Koli ta soke afuwar da Tinubu ya yi wa Maryam Sanda

Kotun Koli ta soke afuwar da Tinubu ya yi wa Maryam Sanda

Kotun Kolin Najeriya ta soke afuwar da Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ya yi wa Maryam Sanda, inda ta ce shugaban ya wuce makadi da rawa ta hanyar yin afuwa ...

Dan sanda ya yi batan dabo a bakin aikinsa a Katsina

Dan sanda ya yi batan dabo a bakin aikinsa a Katsina

Wani dan sandan mai suna Ahmed Tukur ‘Yantumaki ya yi batan dabo yayin da yake a bakin aikinsa a Babban Ofisishin ‘Yan sanda na Karamar Hukumar Danmus ...

‘Haduwata da masu garkuwa da ɗan uwana a dajin Zamfara’

‘Haduwata da masu garkuwa da ɗan uwana a dajin Zamfara’

Wani mazaunin Kano, Namadi Bawa, ya bayyana yadda ya shiga cikin daji a Jihar Zamfara domin kai kudin fansa ga ’yan bindiga da suka sace ɗan uwansa, i ...

Akwai yiyuwar tattalin arzikin kasa zai murmure a shekarar 2026-Masana

Akwai yiyuwar tattalin arzikin kasa zai murmure a shekarar 2026-Masana

Masana a Taron Abuja na Tattaunawa kan Tattalin Arziki Kasa da ake wa lakabi da Abuja Economic Dialogue 2025 da Kamfanin Ignite Capital ke shiryawa du ...

‘Sojojin Najeriya da na Ivory Coast 200 sun shiga domin tsaftace Jamhuriyar Benin’

‘Sojojin Najeriya da na Ivory Coast 200 sun shiga domin tsaftace Jamhuriyar Benin’

Ministan Harkokin Waje na Jamhuriyar Benin, Olushegun Adjadi Bakari, ya ce kimanin sojoji 200 daga Najeriya da Ivory Coast suna cikin kasar shi a hali ...