Headlines

Ɗalibai 5 sun nutse a kogi a Vietnam

Ɗalibai 5 sun nutse a kogi a Vietnam

Kusan yara 2,000 ’yan tsakanin shekaru 5 zuwa 15 ne ke mutuwa sakamakon nutsewa a ruwa a ƙasar Vietnam duk shekara. ...

Ramalan Yero ya samu tikitin takarar kujerar Sanatan Kaduna ta Arewa a APC

Ramalan Yero ya samu tikitin takarar kujerar Sanatan Kaduna ta Arewa a APC

Yero ya yi gwamnan Kaduna tsakanin shekarar 2012 zuwa 2015 bayan rasuwar tsohon gwamna, Patrick Yakowa. ...

Barau ya zama ɗan takarar Sanatan Kano ta Arewa a APC

Barau ya zama ɗan takarar Sanatan Kano ta Arewa a APC

Barau ya buƙaci al’ummar Kano da su mara wa dukkan ’yan takarar APC baya a Zaɓen 2027. ...

Rundunar ’yan sandan Kano ta ƙaddamar da sashen yaƙi da garkuwa da mutane

Rundunar ’yan sandan Kano ta ƙaddamar da sashen yaƙi da garkuwa da mutane

Rundunar za ta yi aiki ne tare da haɗin kan al’umma domin magance matsalolin tsaro da ke ƙaruwa a wasu sassan jihar. ...

Dani Carvajal zai bar Real Madrid a ƙarshen kakar bana

Dani Carvajal zai bar Real Madrid a ƙarshen kakar bana

Florentino Perez ya bayyana Carvajal a matsayin gwarzon ƙungiyar kuma abin alfahari ga makarantar horas da matasan ’yan wasan kulob ɗin. ...