Kwastam ta kama jirgin ruwan Brazil ɗauke da hodar iblis a Legas
Hukumar ta ce za ta ci gaba da sanya ido a tashar domin daƙile yunƙurin safarar miyagun ƙwayoyi zuwa Najeriya. ...
Hukumar ta ce za ta ci gaba da sanya ido a tashar domin daƙile yunƙurin safarar miyagun ƙwayoyi zuwa Najeriya. ...
Rundunar ta ƙaddamar da bincike domin gano waɗanda suka aikata laifin. ...
Ta ce hakan na jefa miliyoyin ’yan Najeriya, ciki har da ’yan kasuwa ƙanana da masu aiki a karkara, cikin haɗarin tattalin arziki da asarar jari. ...
An ceto yaran ne a wani samame da ’yan sanda suka kai wurin da masu garkuwar suka je karbar kuɗin fansa. ...
Wasu mutane uku sun rasu yayin da suke tsaka da aikin yasar rijiya a garin Badume da ke Ƙaramar Hukumar Bichi a Jihar Kano. ...