Headlines

Tinubu ya naɗa tsohon kantoman Ribas da Dambazau a matsayin Jakadun Najeriya

Tinubu ya naɗa tsohon kantoman Ribas da Dambazau a matsayin Jakadun Najeriya

Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ya naɗa tsohon shugaban rundunar sojin ruwa kuma tsohon Kantoman jihar Ribas, Ibok-Ete Ekwe Ibas a matsayin Jakadan Najeriya ...

’Yan sandan Borno sun kama matashin da ake zargi da kashe makwabciyarsa da wuƙa

’Yan sandan Borno sun kama matashin da ake zargi da kashe makwabciyarsa da wuƙa

Rundunar ’yan sandan jihar Borno ta kama matashin nan da ake zargi da kashe makwabciyarsa a unguwar Shuwari II, a garin Maiduguri babban birnin jihar, ...

Amurka za ta hana ’yan Najeriyar da ake zargi da yi wa Kiristoci kisan kiyashi biza

Amurka za ta hana ’yan Najeriyar da ake zargi da yi wa Kiristoci kisan kiyashi biza

Ƙasar Amurka ta yi barazanar sanya takunkumin izinin shiga kasarta ga ’yan Najeriyar da aka gano suna ɗaukar nauyi ko goyon bayan ayyukan da ke take ’ ...

NAPTIP ta daƙile yunƙurin safarar mutum 7 daga Kano zuwa Saudiyya

NAPTIP ta daƙile yunƙurin safarar mutum 7 daga Kano zuwa Saudiyya

Hukumar ta ce tana ci gaba da bincike don kamo sauran da suka tsere. ...

Na gana da Tinubu kan Kanu ba batun sauya sheƙa ba — Gwamnan Abia

Na gana da Tinubu kan Kanu ba batun sauya sheƙa ba — Gwamnan Abia

Hadimin gwamnan ya musanta batun shirye-shiryen Otti na komawa jam’iyyar APC. ...