Headlines

Tinubu ya sake aike wa majalisa ƙarin sunayen jakadu 32

Tinubu ya sake aike wa majalisa ƙarin sunayen jakadu 32

Daga cikin waɗanda Tinubu ya aike da sunansu akwai tsohon shugaban INEC, Mahmood Yakubu, Femi Fani-Kayode, da Reno Omokri. ...

Muna buƙatar taimakon ƙasashen waje kan tsaro a Najeriya — Obasanjo

Muna buƙatar taimakon ƙasashen waje kan tsaro a Najeriya — Obasanjo

Obasanjo ya ce dole ne gwamnati ta ɗauki matakan kare al’ummarta. ...

Yadda aka horar da mata 100 sana’o’in dogaro da kai a Gombe

Yadda aka horar da mata 100 sana’o’in dogaro da kai a Gombe

Cibiyar ta ce horon ya zama dole duba da halin matsin tattalin arziƙi da ƙasar nan ke ciki. ...

Barau ya musanta zargin gwamnatin Kano, ya soki gwamna Abba

Barau ya musanta zargin gwamnatin Kano, ya soki gwamna Abba

Sanatan ya ce kamata ya yi gwamnatin ta yi koyi da wasu ayyuka da ya yi wajen samar da tsaro a jihar. ...

Yadda ’yan mata ke kuɗancewa da kasuwancin fara a Kano

Yadda ’yan mata ke kuɗancewa da kasuwancin fara a Kano

“A da ina sayar da kwano 10-20 na fara a rana, amma yanzu sai na sayar da buhu 20-30 a rana ɗaya” ...