Headlines

Kotu ta yanke wa mutum 5 hukuncin rataya a Oyo saboda aikata kisan kai

Kotu ta yanke wa mutum 5 hukuncin rataya a Oyo saboda aikata kisan kai

Babbar Kotun Jihar Oyo da ke Ibadan, babban birnin jihar, a ranar Litinin ta yanke hukuncin kisa ta hanyar rataya ga mutum biyar da ta samu da laifin ...

DAGA LARABA: Shin Ya Kamata A Biya Kudin Fansa Ga Masu Garkuwa Da Mutane?

DAGA LARABA: Shin Ya Kamata A Biya Kudin Fansa Ga Masu Garkuwa Da Mutane?

Wata baiwar Allah da ta bukaci a sakaya sunanta ta bayyana mana yadda aka yi garkuwa da ita da kuma yadda ta samu ta Kubuta daga hannun masu garkuwa d ...

’Yan bindiga sun sake kai hari a Kwara, sun sace mutum 11

’Yan bindiga sun sake kai hari a Kwara, sun sace mutum 11

’Yan bindiga sun yi garkuwa da aƙalla mutum 11 mazauna garin Isapa da ke kusa da Eruku a Ƙaramar Hukumar Ekiti ta Jihar Kwara. ...

An haramta cin naman Kare da Kyanwa a Indonesia

An haramta cin naman Kare da Kyanwa a Indonesia

Har yanzu wasu ƙananan ƙabilu na cin naman kare a Indonesia, musamman ma saboda samun naman a farashi mai sauƙi. ...

Kano Pillars ta kawo ƙarshen wasanni 8 ba tare da nasara ba

Kano Pillars ta kawo ƙarshen wasanni 8 ba tare da nasara ba

Wannan ita ce nasara ta uku da Pillars ta samu cikin wasannin 14 da ta buga a kakar Firimiyar Nijeriya ta bana. ...