Headlines

Rundunar ’yan sandan Najeriya ta tabbatar da kashe jami’anta 17 a harin Yobe

Rundunar ’yan sandan Najeriya ta tabbatar da kashe jami’anta 17 a harin Yobe

Dakarun sojin Najeriya da dama sun rasa rayukan a yayin da suke daƙile harin. ...

WHO ta ayyana ɓarkewar Ebola a Congo a matsayin barazanar lafiya ta duniya

WHO ta ayyana ɓarkewar Ebola a Congo a matsayin barazanar lafiya ta duniya

A cikin shekaru 50 da suka gabata, cutar ta kashe kusan mutum 15,000 a Afirka duk da an samu ci gaba wajen rigakafi da magani. ...

’Yan takarar Gwamnan Yobe 3 a APC sun nace dole a yi zaɓen fid-da-gwani 

’Yan takarar Gwamnan Yobe 3 a APC sun nace dole a yi zaɓen fid-da-gwani 

Barista Tumsah ya yi watsi da rahotannin da ke cewa an cimma matsaya ta bai-ɗaya, yana mai cewa wannan iƙirarin ba gaskiya ba ne, domin tsarin sulhun ...

’Yan Majalisar Tarayya 5 sun faɗi zaɓen fid-da-gwani a Kuros Riba

’Yan Majalisar Tarayya 5 sun faɗi zaɓen fid-da-gwani a Kuros Riba

Daga cikin ’yan majalisar da mazabunsu suka juya musu baya akwai Rt. Hon. Mike Etaba, mai wakiltar mazaɓar Obubra/Etung , da kuma Rt. Hon. Alex Egbona ...

NDLEA ta kama albarusai da aka ɓoye a buhun gari

NDLEA ta kama albarusai da aka ɓoye a buhun gari

Hukumar ta kuma gano dubban ƙwayoyin Tramadol da aka ɓoye a cikin jarkar manja, a wani samame na daban. ...