Rundunar ’yan sandan Najeriya ta tabbatar da kashe jami’anta 17 a harin Yobe
Dakarun sojin Najeriya da dama sun rasa rayukan a yayin da suke daƙile harin. ...
Dakarun sojin Najeriya da dama sun rasa rayukan a yayin da suke daƙile harin. ...
A cikin shekaru 50 da suka gabata, cutar ta kashe kusan mutum 15,000 a Afirka duk da an samu ci gaba wajen rigakafi da magani. ...
Barista Tumsah ya yi watsi da rahotannin da ke cewa an cimma matsaya ta bai-ɗaya, yana mai cewa wannan iƙirarin ba gaskiya ba ne, domin tsarin sulhun ...
Daga cikin ’yan majalisar da mazabunsu suka juya musu baya akwai Rt. Hon. Mike Etaba, mai wakiltar mazaɓar Obubra/Etung , da kuma Rt. Hon. Alex Egbona ...
Hukumar ta kuma gano dubban ƙwayoyin Tramadol da aka ɓoye a cikin jarkar manja, a wani samame na daban. ...