Headlines

Mutane 315 ne suka ɓace bayan hari a makaranta Neja

Mutane 315 ne suka ɓace bayan hari a makaranta Neja

’Yan bindiga sun yi garkuwa da ɗalibai 303, malamai mata huɗu da malamai maza takwas a yayin harin. ...

Gobara ta lalata gidaje 40 a sansanin ’yan gudun a Borno

Gobara ta lalata gidaje 40 a sansanin ’yan gudun a Borno

Wata gobara ta tashi a sansanin ’yan gudun hijira na Mafa da ke Jihar Borno, inda ta lalata matsugunan wucin gadi guda 40 tare da kayan abinci da saur ...

Ɗalibai 215 da malamai 12 aka sace a Makaranta a Neja — CAN

Ɗalibai 215 da malamai 12 aka sace a Makaranta a Neja — CAN

Da misalin ƙarfe 2 na dare ne ’yan bindigar suka kai harin, inda daga bisani suka loda ɗaliban da malaman a cikin wata babbar mota da suka ƙwace a yan ...

Gwamnati ta ba da umarnin rufe makarantun kwana 47 a faɗin Najeriya

Gwamnati ta ba da umarnin rufe makarantun kwana 47 a faɗin Najeriya

Hare-haren ‘yan bindiga na ci gaba da tsananta yayin da suke ci gaba da sace ɗalibai. ...

Atiku ya nemi a ayyana dokar ta-ɓaci kan satar ɗalibai a Najeriya

Atiku ya nemi a ayyana dokar ta-ɓaci kan satar ɗalibai a Najeriya

Atiku ya ce lokaci ya yi da gwamnatin tarayya za ta ɗauki matakin kawo ƙarshen hare-haren. ...