Headlines

Babu wani addini da matsalar tsaron Nijeriya ta ƙyale — Fafaroma

Babu wani addini da matsalar tsaron Nijeriya ta ƙyale — Fafaroma

Matsalar tsaron da ake fuskanta a Nijeriya ba Kiristoci kaɗai ta shafa ba, domin ta shafi Musulmi da sauran al’ummomi baki ɗaya. ...

Za a aurar da marayu 200 a Zamfara

Za a aurar da marayu 200 a Zamfara

Gwamnatin Zamfara ta ce an gudanar da cikakken bincike da tantancewa kafin zaɓar waɗanda za su ci gajiyar shirin. ...

Sai da Kwankwaso APC za ta iya samun nasara a 2027 — NNPP

Sai da Kwankwaso APC za ta iya samun nasara a 2027 — NNPP

Dungurawa ya ce a lokacin zaɓen 2023 jam’iyyar NNPP “dududu ba ta wuce watanni bakwai ba da kafuwa.” ...

Muna roƙon Tinubu ya ƙawo ƙarshen taƙaddamar gwamnati da ASUU — Ɗalibai

Muna roƙon Tinubu ya ƙawo ƙarshen taƙaddamar gwamnati da ASUU — Ɗalibai

Yajin aikin ASUU a dalilin taƙaddama da gwamnati yana gurgunta makomar karatunsu da kuma ilimi a ƙasar baki ɗaya. ...

IAEA ta buƙaci Iran ta bayyana yawan makamashin nukiliyar da ta mallaka

IAEA ta buƙaci Iran ta bayyana yawan makamashin nukiliyar da ta mallaka

Sabon ƙudurin da ƙasashe 19 suka yi na’am da shi, dole Tehran ta sallama duk wasu bayanai kan shirinta na bunƙasa makamashi. ...