Gwamnan Taraba ya dakatar da ficewa daga PDP saboda sace ɗalibai a Kebbi
Zan ci gaba da tattaunawa da kuma nazari kan lokacin da ya fi dacewa na sauya sheƙar tare da magoya bayana. ...
Zan ci gaba da tattaunawa da kuma nazari kan lokacin da ya fi dacewa na sauya sheƙar tare da magoya bayana. ...
Hatsarin ya faru ne bayan fashewar tayoyi biyu, sakamakon gudun wuce sa’a da direban yake yi. ...
Ƙungiyar ta buƙaci a gaggauta haɗa kai tsakanin jami’an tsaro domin ceto ’yan matan da aka sace da kuma kamo waɗanda suka aikata laifin. ...
Za a watsa damben kai tsaye a tashar Netflix a ranar 19 ga Disamba. Wadda za ta kasance fafatawa mai turmi takwas, kowanne na mintuna uku. ...
Wannan nasarar ce ta uku da Barau FC ta yi cikin wasanni 12 da ta buga a Firimiyar Najeriya ta kakar bana. ...