Headlines

Cin ganda na sa Najeriya tafka asarar $5bn — Gwamnatin Tarayya

Cin ganda na sa Najeriya tafka asarar $5bn — Gwamnatin Tarayya

Gwamnatin Tarayya ta yi gargadi cewa ci gaba da cin ganda da ake samu daga fatar shanu na barazana ga masana’antar fata ta Najeriya wadda darajarta ta ...

Tinubu ya sake naɗa Buba Marwa a matsayin shugaban NDLEA

Tinubu ya sake naɗa Buba Marwa a matsayin shugaban NDLEA

Shugaba Kasa Bola Ahmed Tinubu ya sake nada Birgediya-Janar Mohammed Buba Marwa (mai ritaya) a matsayin Shugaban Hukumar Yaki da Sha da Fataucin Miyag ...

An kama ’yan Najeriya 3 a Kenya kan zargin aikata damfara

An kama ’yan Najeriya 3 a Kenya kan zargin aikata damfara

An kama ’yan Najeriya uku a rukunin gidaje na Mwaliko da ke garin Mwea a ƙasar Kenya, bisa zargin su da damfara ta intanet. ...

Majalisar Wakilai ta dage lokacin fara yin jarabawar WAEC a kwamfuta zuwa 2030

Majalisar Wakilai ta dage lokacin fara yin jarabawar WAEC a kwamfuta zuwa 2030

Majalisar Wakilai ta umarci Ma’aikatar Ilimi ta Tarayya da Hukumar Shirya Jarabawar Afrika ta Yamma (WAEC) da su dakatar da shirin fara amfani da tsar ...

Yahudawa sun banka wa masallaci wuta a Yammacin Kogin Jodan

Yahudawa sun banka wa masallaci wuta a Yammacin Kogin Jodan

Wasu Yahudawan Isra’ila ’yan kama-wuri-zauna sun lalata tare da kona wani masallaci da ke gabar yammacin kogin Jodan da Isra’ila ta mamaye ...