Headlines

Ma’aikatan lafiya sun tsunduma yajin aiki

Ma’aikatan lafiya sun tsunduma yajin aiki

Haɗaɗɗiyar Ƙungiyar Ma’aikatan Lafiya ta Najeriya (JOHESU) da Ƙungiyar Ƙwararru a Fannin Kiwon Lafiya sun fara yajin aiki a yau Asabar. ...

Yadda ’yan bindiga suka kashe banga 16 suka sace mutane 42 a Neja

Yadda ’yan bindiga suka kashe banga 16 suka sace mutane 42 a Neja

’Yan banga 16 sun kwanta dama a yayin da ’yan bindiga suka yi garkuwa da mutane 42 a wani hari na daban a Ƙaramar Hukumar Mashegu da ke Jihar Neja. ...

Gwamnati na jefa makomar ilimi cikin hatsari — ASUU

Gwamnati na jefa makomar ilimi cikin hatsari — ASUU

Ƙungiyar ta koka kan yadda gwamnati ke jan ƙafa a kan buƙatunta. ...

Mutum ɗaya ya rasu yayin da ’yan sanda da ’yan bindiga suka yi artabu a Kwara

Mutum ɗaya ya rasu yayin da ’yan sanda da ’yan bindiga suka yi artabu a Kwara

‘Yan sandan sun tarwatsa maharan da suka yada zango a kusa da ƙauyen. ...

Kotu ta sake hana PDP gudanar da babban taronta na ƙasa

Kotu ta sake hana PDP gudanar da babban taronta na ƙasa

Jam’iyyar na ci gaba da fuskantar ƙalubale sakamakon rigingimun cikin gida da suka dabaibaye ta. ...