Headlines

Nijeriya za ta kece raini da Gabon a wasan neman tikitin Kofin Duniya

Nijeriya za ta kece raini da Gabon a wasan neman tikitin Kofin Duniya

Wannan zai zama wasa na farko tsakanin ƙasashen tun bayan shekarar 2005, lokacin da Nijeriya ta doke Gabon da ci 2-0. ...

An kama mutum 3 kan zargin safarar yara 17 a Zariya

An kama mutum 3 kan zargin safarar yara 17 a Zariya

Yaran da aka ceto duk ƙanana ne, kuma suna cikin ƙoshin lafiya da yanzu haka ’yan sanda ke ƙoƙarin gano iyayensu. ...

Atiku ya karyata ba sojan da ya yi takaddama da Wike kyautar motar SUV

Atiku ya karyata ba sojan da ya yi takaddama da Wike kyautar motar SUV

Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar, ya karyata rahotannin da ke cewa ya bai wa Laftanar Ahmed Yerima, wani sojan ruwa da ya samu takaddam ...

An dakatar da Hakimi da Dagaci kan rikicin manoma da makiyaya a Gombe

An dakatar da Hakimi da Dagaci kan rikicin manoma da makiyaya a Gombe

Gwamnatin Jihar Gombe ta dakatar da wani Hakimi da Dagaci a ƙaramar hukumar Funakaye bayan barkewar rikici tsakanin manoma da makiyaya a yankin. ...

Gwamnatin Tarayya ta dakatar da harajin kashi 15 na shigo da fetur da dizal

Gwamnatin Tarayya ta dakatar da harajin kashi 15 na shigo da fetur da dizal

Hukumar ta ce akwai wadataccen man fetur da dizal wanda zai wadacu buƙatar ‘yan ƙasa. ...