Headlines

’Yan ta’adda na kafa doka da karɓar haraji a Arewa — Dambazau

’Yan ta’adda na kafa doka da karɓar haraji a Arewa — Dambazau

Mun kai wani matsayi da ’yan ta’adda da ’yan bindiga suka karɓe wasu yankuna, suna karɓar haraji da kuma kafa dokoki a cikinsu… ...

NAJERIYA A YAU: Dalilan Malaman Jami’oi Masu Zaman Kansu Na Shiga Ƙungiyar ASUU

NAJERIYA A YAU: Dalilan Malaman Jami’oi Masu Zaman Kansu Na Shiga Ƙungiyar ASUU

Wasu na ganin wannan sabon yunƙuri zai iya zama sabuwar hanyar ƙarfafa haɗin kai tsakanin malamai, yayin da wasu ke gargaɗin cewa hakan na iya kawo ts ...

Sarkin Musulmi ya ba wa makarantu tallafin N1.3bn a Kebbi

Sarkin Musulmi ya ba wa makarantu tallafin N1.3bn a Kebbi

Sarkin Argungu ya bayyana cewa wannan kyauta na cikin manufofin Gidauniyar Sarkin Musulmi na inganta ilimi da walwalar al’umma. ...

Matan sojojin da suka mutu na neman agaji

Matan sojojin da suka mutu na neman agaji

Ƙungiyar Tsofaffin Sojoji ta Najeriya ta bukaci gwamnati da ta ɗauki matakai na gaggawa wajen inganta rayuwar mata zawarawan sojojin da suka mutu a ba ...

Wani mutum ya rasu a gidan karuwai bayan ziyartar ’yan mata

Wani mutum ya rasu a gidan karuwai bayan ziyartar ’yan mata

Bayan faruwar lamarin, an lura ’yan mata masu zaman kansu da ke yawo a cikin da wajen gidan karuwan sun yi layar zana. ...