Headlines

Cin zarafin Wakilin NTA ya tada ƙura a Yobe

Cin zarafin Wakilin NTA ya tada ƙura a Yobe

Lamarin ya faru ne yayin da wasu ’yan jarida ke jiran a shigar da su cikin zauren domin su bayar da rahoto kan gabatar da kasafin kuɗin 2026 ...

An rantsar da shugaban Kamaru Paul Biya karo na 8

An rantsar da shugaban Kamaru Paul Biya karo na 8

Paul Biya ya shafe shekaru 43 yana mulkin ƙasar, kuma yanzu zai fara wani wa’adi na tsawon shekara bakwai nan gaba ...

Ƙungiyyar Ƙwallon yashi ta Kada BSC ta fatattaki Kebbi BSC

Ƙungiyyar Ƙwallon yashi ta Kada BSC ta fatattaki Kebbi BSC

Kada ta samu nasarar zura ƙwallayen ne ta hannun Frank Dozievda da ya zura 4 a raga, sai Sani Hassan 2,. ...

Kwalara ta kashe mutum 10 a Ƙaramar Hukumar Adamawa

Kwalara ta kashe mutum 10 a Ƙaramar Hukumar Adamawa

Gwamnatin jihar tare da haɗin gwiwar hukumar lafiya ta duniya (WHO) sun ɗauki matakin gaggawa don daƙile ɓarkewar cutar. ...

Majalisar Dokokin Amurka na neman a hukunta ’yan kungiyar Miyetti-Allah

Majalisar Dokokin Amurka na neman a hukunta ’yan kungiyar Miyetti-Allah

Wani sabon kudiri da ke gaban Majalisar Dokokin Amurka ya nemi a hana ’yan kungiyar Fulani makiyaya ta Miyetti Allah da Miyetti Allah Kautal Hore biza ...