Headlines

NAJERIYA A YAU: Halin da matan da aka yi garkuwa da suke ciki

NAJERIYA A YAU: Halin da matan da aka yi garkuwa da suke ciki

Shirin Najeriya A Yau ya yi duba ne kan irin rayuwar da matan da aka yi garkuwa da su ke shiga. ...

Amaechi ya ayyana neman takarar shugaban ƙasa a ADC

Amaechi ya ayyana neman takarar shugaban ƙasa a ADC

ADC ta bayyana cewa za ta bai wa duk masu sha’awar tsayawa takara dama. ...

’Yan sanda sun daƙile yunƙurin garkuwa da mutane a Katsina

’Yan sanda sun daƙile yunƙurin garkuwa da mutane a Katsina

Rahoton ya nuna cewa, jami’an sun bi sawun waɗanda ake zargin, inda suka yi musayar wuta da su. ...

An kama likita kan zargin lalata da yara 130

An kama likita kan zargin lalata da yara 130

Ana zargin aikata waɗannan laifuka ne tsakanin ranar 1 ga watan Disambar 2013 zuwa ranar 5 ga watan Nuwamban shekarar da ta gabata. ...

Ƙungiyar Tijjaniyya ta buƙaci a saki Sheikh Khalifa Zaria

Ƙungiyar Tijjaniyya ta buƙaci a saki Sheikh Khalifa Zaria

Ƙungiyar ta bayyana hakan ne a wani taron manema labarai da ta gudanar a Kaduna, inda ta ce ci gaba da tsare malamin duk da hukuncin kotu ya saɓa wa d ...