Headlines

Super Falcons ta samu gurbin buga Kofin Afrika

Super Falcons ta samu gurbin buga Kofin Afrika

Super Falcons ta samu nasarar ne bayan tashi kunnen doki 1 da 1 da takwararta ta jamhuriyyar Benin a filin wasa na MKO Abiola da ke birnin Abeokuta ...

Gwamnatin Gombe ta fara tantance ma’aikata don kawar da na bogi

Gwamnatin Gombe ta fara tantance ma’aikata don kawar da na bogi

Gwamnatin ta ce za a shafe makonni takwas ana tantancewar domin samun sahihin bayanan ma’aikata a jihar. ...

An kashe mutum 2 a rikicin limancin masallacin Juma’a a Taraba

An kashe mutum 2 a rikicin limancin masallacin Juma’a a Taraba

Rikici tsakanin bangarori biyu a garin Donga na Jihar Taraba, ya yi sanadin mutuwar mutum biyu a kan shugabancin masallacin Juma’a na garin. ...

An ceto jaririya ’yar mako daya da haihuwa da aka sayar a Anambra

An ceto jaririya ’yar mako daya da haihuwa da aka sayar a Anambra

Rundunar ’Yan Sanda a Jihar Anambra ta ce ta ceto wata jaririya da ba ta wuce mako daya da haihuwa ba, da aka sayar kan kuɗi Naira miliyan ɗaya da rab ...

An kai ƙarar malamai 2 kan zargin ɓatanci ga Annabi a Kaduna

An kai ƙarar malamai 2 kan zargin ɓatanci ga Annabi a Kaduna

Wata gamayyar malaman addinin Musulmai ƙarƙashin inuwar Concerned Ulama of Sunnah ta aika da ƙorafi zuwa ga Gwamnatin Jihar Kaduna tana zargin wasu ma ...