Headlines

Masu yabon Buhari sun juya masa baya baya ba’a bayan ya sauka daga mulki —Gwamna Sule

Masu yabon Buhari sun juya masa baya baya ba’a bayan ya sauka daga mulki —Gwamna Sule

Gwamnan Jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya ce wasu daga cikin mutanen da saba yabon tsohon Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari lokacin yake kan mulki, su n ...

Mai mata ɗaya abin tausayi ne — Sanata Nwoko

Mai mata ɗaya abin tausayi ne — Sanata Nwoko

Sanata Nwoko, wanda shi ne mijin shahararriyar jaruma Regina Daniels, ya ce ba ya da-na-sanin auren matansa huɗu kuma yana da niyyar ƙarawa, saboda Ba ...

Saukar Farashin abinci: Manoma da gwamnati na nuna wa juna yatsa

Saukar Farashin abinci: Manoma da gwamnati na nuna wa juna yatsa

Manoma sun ce faɗuwar farashin kayan abinci ya jawo musu asara, inda suke zargin gwamnati da shigo da abinci daga ƙasashen waje da kuma rashin tallafa ...

NAJERIYA A YAU: Shin Ko Sauya Hafsoshin Tsaro Zai Kawo Karshen Aikin Ta’dda A Najeriya?

NAJERIYA A YAU: Shin Ko Sauya Hafsoshin Tsaro Zai Kawo Karshen Aikin Ta’dda A Najeriya?

Tun bayan sauya hafsoshin tsaro da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi ne dai mutane da dama keta tofa albarkacin bakinsu, yayin da wasu ke ganin ha ...

Ɗalibi ya kashe abokinsa, ya binne gawarsa a rami a Filato

Ɗalibi ya kashe abokinsa, ya binne gawarsa a rami a Filato

Jami’an tsaro na bincike domin gano musababbin da ya sa ya kashe abokin nasa. ...