Headlines

Matsalar kashe-kashe a Nijeriya ba ta da alaƙa da addini — Femi Kayode

Matsalar kashe-kashe a Nijeriya ba ta da alaƙa da addini — Femi Kayode

Tsohon Ministan ya ce lokaci ya yi da ‘yan Najeriya za su dawo daga rakiyar mutanen da ke amfani da addini wajen raba kan al’umma. ...

An kama mutum 25 kan zargin shirya auren jinsi a Kano

An kama mutum 25 kan zargin shirya auren jinsi a Kano

Hisbah ta ce bayanan sirrin da ta samu sun nuna cewa wani mai suna Abubakar Idris yana shirin auren wani matashi. ...

NSCDC ta yi alhinin mutuwar Kwamishinan Tsaron Gombe

NSCDC ta yi alhinin mutuwar Kwamishinan Tsaron Gombe

Kwamishinan Tsaron Cikin Gida na Jihar Gombe, an san shi da jajircewa da kishin kasa wajen tabbatar da zaman lafiya da kwanciyar hankali. ...

Sojoji sun daƙile harin ISWAP a Borno

Sojoji sun daƙile harin ISWAP a Borno

Harkokin yau da kullum sun kankama a Gamborun Ngala, inda ’yan ta’addan ISWAP suka kai hari kan iyakar Najeriya da Kamaru. ...

An ba da tallafin N2m ga iyalan jami’in NSCDC da aka kashe a Jigawa 

An ba da tallafin N2m ga iyalan jami’in NSCDC da aka kashe a Jigawa 

Gwamnatin Jigawa za ta ci gaba da girmama sadaukarwar jami’an tsaro da ke bayar da rayukansu don kare al’umma. ...