Headlines

’Yan sanda sun sake kama Sowore bayan kotu ta bayar da belinsa

’Yan sanda sun sake kama Sowore bayan kotu ta bayar da belinsa

An sake kama Sowore bayan kotu ta bayar da belinsa tare da wasu mutum 12 a ranar Juma’a. ...

Tinubu ya sauke hafsoshin tsaro, ya maye gurbinsu da wasu

Tinubu ya sauke hafsoshin tsaro, ya maye gurbinsu da wasu

Sanarwar ta bayyana cewa wannan sauyi na cikin shirin gwamnati na inganta tsaro a Najeriya. ...

Gwamnonin PDP na yanzu za su rusa mana jam’iyya — Wike

Gwamnonin PDP na yanzu za su rusa mana jam’iyya — Wike

Rahotanni sun nuna cewa akwai rashin jituwa tsakanin Wike da gwamnonin PDP. ...

An kama Sakataren APC na mazaba a Yobe kan zargin aikata kisan kai

An kama Sakataren APC na mazaba a Yobe kan zargin aikata kisan kai

Rundunar ’Yan Sandan jihar Yobe ta ce ta cafke wani shugaban mazaba na jam’iyyar APC a karamar hukumar Karasuwa bisa zarginsa da hannu a kisan wata ma ...

Gwamnan Neja ya ba dukkan iyalan wadanda suka kone a gobarar tankar mai N1m

Gwamnan Neja ya ba dukkan iyalan wadanda suka kone a gobarar tankar mai N1m

Gwamnan Jihar Neja, Mohammed Umar Bago, ya sanar da bayar da tallafin naira miliyan ɗaya ga duk iyalin da ya rasa ɗan uwa a gobarar tankar man da ta f ...