Headlines

Tinubu ya bukaci sabon shugaban INEC ya gudanar da zaben gaskiya a 2027

Tinubu ya bukaci sabon shugaban INEC ya gudanar da zaben gaskiya a 2027

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu, a ranar Alhamis, ya rantsar da Farfesa Joash Ojo Amupitan (SAN), a matsayin sabon shugaban Hukumar Zabe ta Ƙasa (INEC ...

NAJERIYA A YAU: Me Dawowar Hare-hare Kan Sojoji Ke Nufi A Arewa Maso Gabas?

NAJERIYA A YAU: Me Dawowar Hare-hare Kan Sojoji Ke Nufi A Arewa Maso Gabas?

A cikin ‘yan watannin da suka gabata, an sake ganin karuwar hare-haren Boko Haram da ISWAP musamman a yankin Arewa maso Gabas. Kazalika, ko a kwanan n ...

Rasha ta miƙa wa Ukraine sojoji 1,000 da suka mutu a fagen daga

Rasha ta miƙa wa Ukraine sojoji 1,000 da suka mutu a fagen daga

Shugaban Ukraine, Zelensky, ya shaida wa kafafen yada labaran Amurka cewa ƙasarsa ta rasa sojoji fiye da 46,000. ...

Messi ya tsawaita kwantiraginsa da Inter Miami

Messi ya tsawaita kwantiraginsa da Inter Miami

Messi ya koma Inter Miami ne a 2023, bayan wani lokaci mara daɗi da ya ce ya yi a ƙungiyar PSG da ke Faransa. ...

Cutar karnuka: An ƙaddamar da riga-kafin karnuka 2,500 a Gombe

Cutar karnuka: An ƙaddamar da riga-kafin karnuka 2,500 a Gombe

Haukan kare cuta ce da za a iya kauce mata gaba ɗaya ta hanyar yin riga-kafi ga karnuka da maguna waɗanda su ne manyan hanyoyin yaɗa cutar ga mutane. ...