Headlines

Ko Alassane Ouattara zai samu wa’adi na 4 a mulkin Ivory Coast?

Ko Alassane Ouattara zai samu wa’adi na 4 a mulkin Ivory Coast?

Aƙalla jami’an tsaron ko ta kwana 44,000 aka jibge a fadin ƙasar domin daƙile yiwuwar ɓarkewar zanga-zanga. ...

Jerin ’yan wasan da ke takarar lashe kyautar gwarzon Afirka na bana

Jerin ’yan wasan da ke takarar lashe kyautar gwarzon Afirka na bana

A cikin jerin ’yan wasan Afirka da ke takarar lashe gwarzon shekara na CAF akwai sunan ɗan wasan tawagar Super Eagles. ...

Idan Tinubu ya gaza zai yi wuya a samu shugaban da zai yi nasara — Shehu Sani

Idan Tinubu ya gaza zai yi wuya a samu shugaban da zai yi nasara — Shehu Sani

Ya kuma bayyana takaicinsa kan yadda ‘yan siyasar Najeriya suka mayar da juna abokan gaba. ...

Gwamnonin Arewa sun yi ta’aziyyar mutanen da suka rasu a fashewar tanka a Neja

Gwamnonin Arewa sun yi ta’aziyyar mutanen da suka rasu a fashewar tanka a Neja

Gwamnan ya ce za su yi aiki da hukumomi domin kaucewa aukuwar irin wannan a gaba. ...

Majalisar Yobe ta nemi a dauki mataki kan yawaitar hadura a hanyar Damaturu–Potiskum

Majalisar Yobe ta nemi a dauki mataki kan yawaitar hadura a hanyar Damaturu–Potiskum

Dan majalisar ya koka kan yadda yawaitar hadura ke lakume rayukan al’umma. ...