Headlines

Masu kwacen waya sun kashe ma’aikaciyar lafiya a Zariya

Masu kwacen waya sun kashe ma’aikaciyar lafiya a Zariya

Wasu da ake zargin masu kwacen waya ne sun kashe ma’aikaciyar jinya a Asibitin Gambo Sawaba da ke Zariya a jihar Kaduna mai suna Hadiza Musa. ...

Majalisa ta soma binciken yadda aka kashe $4.6bn na tallafin kiwon lafiya

Majalisa ta soma binciken yadda aka kashe $4.6bn na tallafin kiwon lafiya

Har yanzu Najeriya na daga cikin ƙasashen da suka fi fama da cutar HIV da tarin fuka da maleriya a duniya. ...

Gwamna Bala Mohammed ya ƙirƙiri sabbin masarautu 13 a Bauchi

Gwamna Bala Mohammed ya ƙirƙiri sabbin masarautu 13 a Bauchi

Bala Mohammed ya gargadi masu son siyasantar da lamarin ko kawo cikas wajen aiwatar da dokokin. ...

Uba Sani ya yi wa ma’aikatan manyan makarantu ƙarin kashi 70 a albashi

Uba Sani ya yi wa ma’aikatan manyan makarantu ƙarin kashi 70 a albashi

An yaba da jajircewar gwamna Uba Sani wajen kare haƙƙin ma’aikata da bai wa ilimi fifiko. ...

Fashewar tankar mai ta yi ajalin mutum 30 a Neja

Fashewar tankar mai ta yi ajalin mutum 30 a Neja

An bayyana cewa lalacewar hanyar ce ta haddasa kifewar tankar man. ...