Headlines

Akwai yiwuwar matsin lamba ya sa Tinubu cire sunayen wasu da ya yi wa afuwa saboda cece-kuce

Akwai yiwuwar matsin lamba ya sa Tinubu cire sunayen wasu da ya yi wa afuwa saboda cece-kuce

Rahotanni na nuna cewa akwai yiwuwar Shugaban Kasa Bola Tinubu ya cire wasu sunaye daga jerin wadanda ya yi wa afuwa bayan cece-kucen da hakan ya jawo ...

Saudiyya ta zaftare wa Najeriya guraban Aikin Hajji da sama da kujeru 28,000

Saudiyya ta zaftare wa Najeriya guraban Aikin Hajji da sama da kujeru 28,000

Kasar Saudiyya ta rage yawan guraben kujerun aikin hajjin da take bai wa Najeriya daga 95,000 zuwa 66,910 daga shekarar 2026. ...

’Yan bindiga sun kashe jami’an tsaro 8 a harin kwanton ɓauna a Zamfara

’Yan bindiga sun kashe jami’an tsaro 8 a harin kwanton ɓauna a Zamfara

Aƙalla jami’an tsaro takwas, ciki har da ɗan sanda guda ɗaya da masu tsaron al’umma bakwai, sun rasa rayukansu a wani harin kwanton bauna da aka kai m ...

Za a biya tsofaffin ma’aikatan ƙananan hukumomi kuɗaɗe a Yobe

Za a biya tsofaffin ma’aikatan ƙananan hukumomi kuɗaɗe a Yobe

Amincewar wanda Kwamishinan Ƙananan Hukumomi da masarautu, Ibrahim Adamu Jajere ya sanar ya ƙara jaddada aniyar gwamnatin Buni na girmama tsofaffin ma ...

An kama ɓarayi da motocin da aka sace a Gombe

An kama ɓarayi da motocin da aka sace a Gombe

Barayin motar sun yi ƙoƙarin tsere wa bayan ganin ’yan sanda, inda suka kai wa jami’an hari da ƙaramar bindiga ƙirar gida ...