Majalisar Dattawa za ta tantance Amupitan a ranar Alhamis
A makon da gabata ne Tinubu ya aike wa Majalisar Dattawa sunan Amupitan don tantance shi. ...
A makon da gabata ne Tinubu ya aike wa Majalisar Dattawa sunan Amupitan don tantance shi. ...
Radda ya karyata rahotannin da ke cewa gwamnatinsa na tattaunawa da ’yan bindiga don yin sulhu. ...
Gwamnatin ta ce tana ƙoƙarin inganta rayuwar ma’aikatanta. ...
A cewar rahoton hukumar farashin kayan abinci ya ragu da kashi 1.57, idan aka kwatanta da watan da ya gabata. ...
Ya bayyana cewa ya bar tafiyar Kwankwasiyya ne saboda jagorancinta ya yi watsi da shi lokacin da ya fi bukatrsu. ...