Headlines

Gwamnan Bayelsa ya fice daga jam’iyyar PDP

Gwamnan Bayelsa ya fice daga jam’iyyar PDP

Gwamnan Jihar Bayelsa, Sanata Douye Diri, ya fice daga jam’iyyar PDP. ...

Madugun ’yan adawar kasar Kenya, Raila Odinga, ya mutu

Madugun ’yan adawar kasar Kenya, Raila Odinga, ya mutu

Madugun ’yan adawar kasar Kenya, Raila Odinga, ya mutu Jagoran ’yan adawa na kasar Kenya kuma tsohon Firaministan kasar, Raila Odinga, ya mutu yana da ...

Kotu ta umarci a tono gawarwakin wadanda gobara ta kashe a Legas don yin bincike

Kotu ta umarci a tono gawarwakin wadanda gobara ta kashe a Legas don yin bincike

Kotun Babban Majistare da ke Yaba ta bayar da umarnin a tono gawarwakin mutane 10 da gobara ta kashe a ginin Afriland Towers da ke Legas a ranar 16 ga ...

Kotu ta aike da mutumin da ake zargi da satar yaran Kano yana kaiwa Delta zuwa gidan gyaran hali

Kotu ta aike da mutumin da ake zargi da satar yaran Kano yana kaiwa Delta zuwa gidan gyaran hali

Babbar Kotun Jihar Kano a ranar Talata ta bayar da umarnin aikewa da Ogugua Christopher zuwa gidan gayarn hali bisa zarginsa da hannu a sata da kuma s ...

Majalisa ta gayyaci CBN da bankunan kasuwanci kan yawan cire wa kwastomomi kuɗaɗe

Majalisa ta gayyaci CBN da bankunan kasuwanci kan yawan cire wa kwastomomi kuɗaɗe

Majalisar Wakilai ta ƙaddamar da bincike kan ƙaruwar koke-koken ’yan Najeriya kan yawan cire musu kuɗaɗe ba tare da bayani ba daga asusun ajiyarsu da ...