’Yan ta’adda sun kashe sojoji 4 a wani sabon hari a Borno
A gefe guda su ma maharan sun yi asara bayan kashe musu kusan mutum 15. ...
A gefe guda su ma maharan sun yi asara bayan kashe musu kusan mutum 15. ...
Sojojin sun bi sahun ‘yan ta’addan tare da yi musu ɓarin wuta. ...
Aƙalla mutane biyu ne suka mutu a rikicin da ya ɓarke tsakanin manoma da makiyaya a unguwar Dambo da ke Jihar Kebbi ...
Sojojin da aka kashe an yi masu sutura a babban barikin sojoji da ke garin Zuru ...
A Katsina, rashin daidaito a rarraba wuta ya kawo babban cikas ga kasuwanci inda dubban masu sana’o’i suka rasa ayyukansu, gidaje kuma ke yin kwanaki ...