Headlines

Kamfanonin rarraba lantarki sun tafka asarar biliyan 358 a cikin wata uku – NERC

Kamfanonin rarraba lantarki sun tafka asarar biliyan 358 a cikin wata uku – NERC

Hukumar Kula da Wutar Lantarki ta Najeriya (NERC) ta ce kamfanonin rarraba wutar lantarki guda 11 sun tara Naira biliyan 546.71 daga hannun abokan cin ...

Zulum ya ba ma’aikaciyar lafiya ’yar kabilar Igbo kyautar gida, ya ba danta aiki

Zulum ya ba ma’aikaciyar lafiya ’yar kabilar Igbo kyautar gida, ya ba danta aiki

Gwamnan Jihar Borno, Babagana Umara Zulum, ya bai wa wata ma’aikaciyar lafiya ’yar ƙabilar Igbo daga Jihar Anambra, Marbel Ijeoma Duaka, kyautar gida ...

Matar aure mai ’ya’ya huɗu ta rataye kanta a Jigawa

Matar aure mai ’ya’ya huɗu ta rataye kanta a Jigawa

Al’umma a kauyen Sumore da ke Ƙaramar Hukumar Dutse a Jihar Jigawa sun shiga cikin alhini bayan mutuwar wata mata mai shekaru 30, Adama Hannafi, wadda ...

‘Akwai ɗaliban da ke yin digiri yanzu ba tare da sun taɓa shiga ɗakin karatu ba saboda AI’

‘Akwai ɗaliban da ke yin digiri yanzu ba tare da sun taɓa shiga ɗakin karatu ba saboda AI’

Shugabar Cibiyar Nazarin Karatu da Ci Gaban Ilimi ta Najeriya (NCRRD) da ke Jami’ar Bayero Kano (BUK), Farfesa Amina Adamu, ta bayyana damuwa kan yadd ...

Yadda zargin mallakar takardun bogi ya yi awon gaba da kujerar Ministan Tinubu

Yadda zargin mallakar takardun bogi ya yi awon gaba da kujerar Ministan Tinubu

Uche Nnaji, Ministan Ƙirƙira, Kimiyya da Fasaha, ya yi murabus daga mukaminsa. ...