Headlines

’Yan sanda sun kama wanda ake zargi da sace hakimi a 2023 a Kano

’Yan sanda sun kama wanda ake zargi da sace hakimi a 2023 a Kano

Rundunar ta ce za ta gurfanar da wanda ake zargin a kotu idan ta kammala bincike. ...

Gwamna Namadi ya raba wa mata 1,400 tallafin kayan ɗinkin hula a Jigawa

Gwamna Namadi ya raba wa mata 1,400 tallafin kayan ɗinkin hula a Jigawa

Gwamnan ya ce tallafin zai taimaka wa mata wajen samun zaman lafiya a gidajensu. ...

’Yan sanda sun bindige Lakurawa 3 har lahira a Kebbi

’Yan sanda sun bindige Lakurawa 3 har lahira a Kebbi

’Yan sanda sun harbe wasu mayaƙan Lakurawa har lahira a yayin da ragowar suka tsere a yankin Gorun Yamma da ke Ƙaramar Hukumar Dandi da ke Jihar Kebbi ...

Dalilin da ya sa na tsere Kamaru bayan Boko Haram ta ƙone fadata a Borno — Basarake

Dalilin da ya sa na tsere Kamaru bayan Boko Haram ta ƙone fadata a Borno — Basarake

Dagacin ya bayyana dalilin da ya sa ya tsere zuwa Kamaru don tsira da ransa. ...

‘Dalilin da ya sa har yanzu Arewa ke baya wajen rungumar fasahar zamani’

‘Dalilin da ya sa har yanzu Arewa ke baya wajen rungumar fasahar zamani’

Shugabar cibiyar fasaha da kirkire-kirkire ta farko da mace ta mallaka a Arewacin Najeriya, wato Blue Sapphire Hub, Maryam Gwadabe, ta bayyana damuwar ...