Headlines

’Yan bindiga sun sace uwa da ’ya’yanta a Kogi

’Yan bindiga sun sace uwa da ’ya’yanta a Kogi

’Yan bindiga sun sace wata matar aure da ’ya’yanta biyu a Jihar Kogi ...

Isra’ila ta kai hare-hare a Gaza duk da kiran Trump na tsagaita wuta

Isra’ila ta kai hare-hare a Gaza duk da kiran Trump na tsagaita wuta

Sojojin Isra’ila sun kai hare-hare da dama a birnin Gaza duk da kiran da Shugaban Amurka Donald Trump ya yi na a dakatar da luguden wuta bayan ƙungiya ...

’Yan bindiga sun ƙaƙaba wa manoma harajin N10m a Neja

’Yan bindiga sun ƙaƙaba wa manoma harajin N10m a Neja

Yawancin manoma an kashe su ko an yi garkuwa da su a gonakinsu, yayin da matafiya ke fuskantar kwanton ɓauna a kan tituna, wasu kauyuka kuma ana kona ...

Sharri Jonathan ke wa Buhari don lashe zaɓen 2027 —Garba Shehu

Sharri Jonathan ke wa Buhari don lashe zaɓen 2027 —Garba Shehu

“Idan Dakta Jonathan yana son lashe zaben 2027, ya nemi wata magana ta gaskiya da zai faɗa wa ’yan Najeriya,” in ji Garba Shehu ...

Wata mata ta banka wa kanta wuta a Bauchi

Wata mata ta banka wa kanta wuta a Bauchi

Wata mata ta zuba wa kanta man fetur sannan ta banka wa kanta wuta a ƙofar gidan Marigayi Alhaji Abubakar Tafawa Ɓalewa ...