Headlines

Tinubu zai halarci jana’izar mahaifiyar Shugaban Jam’iyyar APC a Filato

Tinubu zai halarci jana’izar mahaifiyar Shugaban Jam’iyyar APC a Filato

Tinubu zai koma Legas da zarar an kammala jana’izar. ...

Ana fargabar mutuwar mutane a gobarar tankar mai

Ana fargabar mutuwar mutane a gobarar tankar mai

Har yanzu ba a iya tantance adadin waɗanda suka mutu ba, amma ana ci gaba da aikin ceto kan gobarar. ...

Boko Haram ta wuce yadda mutane ke tsammani — Jonathan

Boko Haram ta wuce yadda mutane ke tsammani — Jonathan

Tsohon shugaban ya ce dole ne sai an yi adalci na gaskiya sannan za a iya magance matsalar. ...

An kashe mutum 1 da yin garkuwa da wasu 5 a Neja

An kashe mutum 1 da yin garkuwa da wasu 5 a Neja

’Yan bindiga sun kai wa al’ummar garin hari ne da misalin ƙarfe 11 na daren ranar Alhamis inda suka yi ta harbe-harbe na tsawon sa’o’i. ...

Remi Tinubu ta ƙaddamar da Asibitin Koyarwa na Tarayya a Gombe

Remi Tinubu ta ƙaddamar da Asibitin Koyarwa na Tarayya a Gombe

Asibitin zai ƙara inganta damar samun ingantaccen kiwon lafiya ga al’ummar Jihar Gombe da ma maƙwabtan jihohi, tare da zama shaida ga jajircewar Gwamn ...